Nwakanwa Chimaobi
Nwakanwa Chimaobi ɗan siyasar Najeriya ne kuma ɗan majalisar wakilai ta 4 mai wakiltar Isiala Ngwa North/Isiala Ngwa ta Kudu a jihar Abia a ƙarƙashin jam'iyyar People's Democratic Party.[1]
Nwakanwa Chimaobi | |
---|---|
Ɗan Adam | |
Bayanai | |
Jinsi | namiji |
Sana'a | ɗan siyasa |
Muƙamin da ya riƙe | mamba a majalisar wakilai ta Najeriya |
Ɗan bangaren siyasa | Peoples Democratic Party |
Duba kuma gyara sashe
Manazarta gyara sashe
- ↑ "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2015-07-09. Retrieved 2023-04-07.