Monique Ngock
Rayuwa
Haihuwa Mfou (en) Fassara, 17 Satumba 2004 (19 shekaru)
ƙasa Kameru
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Kungiyar Kwallon Kafa ta Mata ta Kamaru-
Canon Yaoundé (en) Fassara-2019
Eclair Football Filles de Sa'a (en) Fassara2019-2022
  Stade de Reims (en) Fassara2022-
 

Monique Ngock 'yar wasan kwallon kafa ne 'yar ƙasar Kamaru wacce ke taka leda a matsayin 'yar wasan gaba a kungiyar Reims ta ƙasar Faransa.

Manazarta gyara sashe

Samfuri:Stade de Reims (women) squad