Momodu Bama (ya rasu a ranar 14 ga watan Agustan 2013), wanda kuma aka fi sani da Abu Saad, shi ne na biyu a matsayin kwamandan kungiyar ta Boko Haram . Kafin rasuwarsa a watan Agustan 2013 gwamnatin Najeriya ta ba da ladan dala 155,000 domin kama shi. Babban fannin iliminsa shi ne sarrafa bindigogin kakkabo jiragen sama.[1] Shi dan Abatcha Flatari ne . Kafin kashe shi, sojojin Najeriya sun kwace masa wasu bama-bamai na gida da kuma makaman roka. [2]

Momodu Bama
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Mutuwa 14 ga Augusta, 2013
Sana'a
Sana'a mai-ta'adi

Manazarta

gyara sashe
  1. "Nigerian troops 'kill Boko Haram commander Momodu Bama'". BBC News (in Turanci). 2013-08-14. Retrieved 2022-01-15.
  2. "Nigerian Forces Arrest Boko Haram 2nd-In-Command Momodu Bama In Sambisa Reserve". Africa Eagle. 27 June 2013. Retrieved 2022-01-15.