Mohammad Sharaf-e-Alam

Marubucin Indiya, kuma masanin ilimi

Mohammad Sharaf-e-Alam marubuci ɗan Indiya ne, masanin ilimi, ƙwararren malamin harshen Farisa kuma mataimakin shugaban gwamnati na farko a Jami'ar Maulana Mazharul Haque Arabic and Persian University.[1][2][3] Ya yi aiki a jami'a daga 2004 zuwa 2007 kuma ya yi aiki a kwalejin BN a matsayin shugaban sashen harshen Farisa.[1][2] Ana kuma yaba masa da wallafe-wallafe da yawa.[2] Alam, wanda ya karɓi shaidar girmamawa daga Gwamnatin Indiya,[2] harwayau Gwamnatin ta sake karrama shi, a cikin shekara ta 2013, tare da lambar yabo ta huɗu mafi girma na farar hula na Indiya ta kyautar Padma Shri.[4]

Mohammad Sharaf-e-Alam
Rayuwa
Haihuwa Bihar
Sana'a
Kyaututtuka

Duba kuma gyara sashe

Manazarta gyara sashe

  1. 1.0 1.1 "TOI". TOI. 28 January 2013. Retrieved 18 December 2014.
  2. 2.0 2.1 2.2 2.3 "Bihar Times". Bihar Times. 28 January 2013. Retrieved 18 December 2014.
  3. "Two Circles". Two Circles. 2013. Archived from the original on 5 March 2016. Retrieved 18 December 2014.
  4. "Padma Shri" (PDF). Padma Shri. 2014. Archived from the original (PDF) on 19 October 2017. Retrieved 11 November 2014.