Mohamed Kamal Ismail
Mohamed Kamal Ismail (محمد كمال اسماعيل) (an haife shi; 13 ga Satumba 1908 - 2 ga Agusta 2008) masanin gine-gine ne ɗan ƙasar Masar.
Mohamed Kamal Ismail | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Mit Ghamr (en) , 13 Satumba 1908 |
ƙasa | Misra |
Harshen uwa | Egyptian Arabic (en) |
Mutuwa | Kairo, 2 ga Augusta, 2008 |
Karatu | |
Harsuna |
Larabci Egyptian Arabic (en) |
Sana'a | |
Sana'a | Masanin gine-gine da zane |
Ayyuka
gyara sasheAyyukansa mafi shahara shine faɗaɗa Babban Masallacin Makka[1][2] da Al-Masjid an-Nabawi, da kuma Mogamma da Babban Kotun Masar.[3]
Bayanan da aka ambata
gyara sashe- ↑ "د حرمينو د اوسني تعمير او توسيع ابتکار د چا دی؟". nunn.asia. 19 December 2018. Retrieved 23 July 2020.
- ↑ "Mohamed Kamal Ismail". enggcc.org. Archived from the original on 23 July 2020. Retrieved 23 July 2020.
- ↑ "Untold Story : Kamaal, The Man Who Designed Makkah & Madina Masajid". ismatimes.com. 2 July 2020. Archived from the original on 24 July 2020. Retrieved 23 July 2020.