Lukmon Lawal (an haife shi ranar 19 ga watan Nuwamba, shekara ta alif 1988) a birnin Legas. ɗan damben Najeriya ne.[1][2] A wasannin Olympics na bazara na 2012, ya fafata a cikin babban nauyi na maza, amma ya sha kashi a zagayen farko.[3] Ya yi gasa a cikin wannan rukunin a wasannin Commonwealth na 2014.[4]

Lukman Lawal
Rayuwa
Haihuwa Lagos, 19 Nuwamba, 1988 (35 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a boxer (en) Fassara

Manazarta gyara sashe

 

  1. London2012.com Archived 2012-08-25 at the Wayback Machine
  2. "Lukmon Lawal Bio, Stats, and Results". Olympics at Sports-Reference.com (in Turanci). Archived from the original on 2020-04-18. Retrieved 2017-10-04. More than one of |archiveurl= and |archive-url= specified (help); More than one of |archivedate= and |archive-date= specified (help)
  3. "Lukmon Lawal". BBC Sport. Retrieved 13 September 2012. Samfuri:Fv
  4. "Glasgow 2014 - Lukmon Lawal Profile". g2014results.thecgf.com. Archived from the original on 2017-10-05. Retrieved 2017-10-04. More than one of |archiveurl= and |archive-url= specified (help); More than one of |archivedate= and |archive-date= specified (help)