Kwalejin Larabci da Nazarin Shari'ar Muslunci ta Jihar Kwara

Kwalejin Larabci da Nazarin Shari'ar Musulunci ta Jihar Kwara da ke Ilorin , Gwamnatin Jihar Kwara ce ta kafa ta a wani aiki a shekara ta 1992. [1] Kwalejin na ɗaya daga cikin 4 waɗanda ke da alaƙa da Jami'ar Bayero da ke Kano, Nijeriya. [2]

Kwalejin Larabci da Nazarin Shari'ar Muslunci ta Jihar Kwara
Founded Satumba 1992
Classification
  • Kwalejin Larabci da Nazarin Shari'ar Muslunci ta Jihar Kwara

Al’ummar musulmin jihar ne suka kafa kwalejin koyar da larabci da shari’ar Musulunci ta jihar Kwara don samar wa kwalejin da sauran cibiyoyi makamantansu wurin samun fasahar ƙere-ƙere da ilimin addinin Musulunci. [3]

A ranar 7 ga watan Satumban shekara ta 2020 Hukumar Kula da Ilimin Fasaha (NBTE) ta amince da kwalejin don fara shirin difloma na ƙasa (ND).[4]

Manazarta

gyara sashe
  1. http://kwaracails.com/index.php/welcome
  2. http://buk.edu.ng/sce/?q=node/6
  3. Kwara State College of Islamic and Legal Studies Finelib
  4. "NBTE Approves Kwara College For National Diploma Programme". Geeky Nigeria (in Turanci). 2020-09-07. Retrieved 2020-09-07.