Kabir Garba Marafa

dan siyasar Najeriya

Kabir Garba Marafa Dan siyasa ne da aka zaba a matsayin Sanata a Zamfara ta Tsakiya a cikin jihar Zamfara, Najeriya a zaben watan Afrilun 2011, wanda ke kan tikitin jam'iyyar All Nigeria People Party (ANPP).[1]

Kabir Garba Marafa
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

9 ga Yuni, 2015 - ga Yuni, 2019
District: Zamfara Central
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

9 ga Yuni, 2011 - 4 ga Yuni, 2015
District: Zamfara Central
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

5 ga Yuni, 2007 - 6 ga Yuni, 2011
Rayuwa
Haihuwa 1960 (63/64 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Kaduna
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa All Nigeria Peoples Party
Peoples Democratic Party

Injiniya Kabir Garba Marafa ya kasan ce tsohon kwamishinan albarkatun ruwa a jihar Zamfara. Ya sauya sheka daga jam'iyyar Democratic Party (PDP) zuwa ANPP gabanin zaben. Ya yi karo da Sanata mai ci Hassan Muhammed Nasiha (Hassan Gusau), wanda ya yi takara a karkashin jam’iyyar PDP.[2]

Manazarta gyara sashe

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2011-08-14. Retrieved 2020-01-05.
  2. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2011-10-09. Retrieved 2020-01-05.