Judith Chime (an haife tane a ranar 20 ga watan Mayun shekarar 1978) itace tsohuwar ya wasan kwallan kafa ta Najeriya, wacce take buga mai tsaron gidan kwallon kafa na Najeriya. Ta taka leda a kungiyar kwallon kafa ta mata ta kasa ta Najeriya a gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA na shekarar 1999,[1] da kuma a wasannin Olympics na lokacin bazara na 2000[2][3]

Judith Chime
Rayuwa
Haihuwa Najeriya, 20 Mayu 1978 (45 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai tsaran raga

Duba nan kasa gyara sashe

  • Najeriya a Gasar Olympics ta bazara ta 2000

Manazarta gyara sashe

  1. "Judith Chime - Soccer - Scoresway - Results, fixtures, tables and statistics". scoresway.com. Archived from the original on 24 October 2017. Retrieved 17 February 2017.
  2. "BBC SPORT - FOOTBALL - Super Falcons face tough test". bbc.co.uk. Retrieved 17 February 2017.
  3. "Nigeria Names Olympic Soccer Team". 24 August 2000. Retrieved 17 February 2017 – via AllAfrica.

Hanyoyin haɗin waje gyara sashe