Hukumar Tashar Jirgin ruwa ta Nijeriya

Maáikatar Gwamnatin Tarayya

Hukumar Tashar jirgin ruwa ta Nijeriya da turanci "Nigerian Ports Authority" (NPA), ma'aikata ce ta gwamnatin tarayya wadda ke kula da kuma gudanar da harkokin Tashan jirgin Ruwa a Nigeria. Manyan tashoshin da hukumar take kula da gudanar da ayyukansu sun hada da: Lagos Port Complex da Tin Can Island Port dake Lagos; Calabar Port, Delta Port, Rivers Port dake a Port Harcourt, da kuma Onne Port. Ayyukan hukumar NPA sunayinsa ne tare da hadin gwiwa da Ministry of Transport da kuma Nigerian Shippers' Council.[1] Babban ofishin shelkwatar ta Nigerian Ports Authority na nan ne a Marina, Lagos.[2]

Hukumar Tashar Jirgin ruwa ta Nijeriya

Bayanai
Iri government agency (en) Fassara
Ƙasa Najeriya
Tarihi
Ƙirƙira 1954
nigerianports.gov.ng
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Anazarci gyara sashe

  1. Maritime Organisation of West and Central Africa, Nigeria -webarchive|url=https://web.archive.org/web/20100505220021/http://www.mowca.org/new%20design/member-states/nigeria.html |date=2010-05-05
  2. "Nigerian Ports Authority, Contact us". Archived from the original on 2017-09-08. Retrieved 2019-02-12.