Harin Jirgin Sama na Kwatar Daban Masara

Harin jirgin saman Daban Masara ya afkawa kasuwar kifi a ƙauyen Kwatar Daban Masara, jihar Borno, Najeriya a ranar 26 ga Satumba, 2021, inda ya kashe mutane tsakanin 50 zuwa 60.[1]

Harin Jirgin Sama na Kwatar Daban Masara
airstrike (en) Fassara
Bayanai
Kwanan wata 26 Satumba 2021
Wuri
Map
 12°48′17″N 13°50′16″E / 12.8048°N 13.8379°E / 12.8048; 13.8379

Kai hari gyara sashe

Kwanaki 10 gabanin kai harin ta sama mayaƙan ƙasashen waje na ISWAP sun isa Kwatar Daban Masara a cikin manyan motoci. Hakan ya sa jami'an leken asirin Najeriya suka sanyawa garin sa ido .

A ranar 26 ga Satumba, 2021, sojoji sun sami majiyar cewa ISWAP na shirin kai hari daga garin. Sojojin saman sun yanke shawarar ɗaukar matakin ne da misalin karfe 6:00 na safe agogon kasar, wani jirgin saman sojan sama ya kai wani hari na riga-kafi a kasuwar kifi da ke ƙauyen, inda ya kashe fararen hula akalla 50-60.[2][3]

Duba kuma gyara sashe

Manazarta gyara sashe

  1. "Nigerian air force kills dozens of civilians in northeast - sources". reuters. 28 September 2021. Retrieved 28 September 2021.
  2. "Nigeria Air Strike Kills 20 Fishermen: Sources". thedefensepost. 28 September 2021. Retrieved 28 September 2021.
  3. "Nigeria air strike kills 20 fishermen". borneobulletin. 29 September 2021. Archived from the original on 29 September 2021. Retrieved 29 September 2021.