Ghaziabad Birni ne, da ke a jihar Uttar Pradesh, a ƙasar Indiya. Bisa ga ƙidayar jama'a a shekarar 2011, akwai jimilar mutane 2,375,820. An gina birnin Ghaziabad a karni na sha takwas bayan haifuwan annabi Issa.

Ghaziabad


Wuri
Map
 28°40′N 77°25′E / 28.67°N 77.42°E / 28.67; 77.42
ƘasaIndiya
Jihar IndiyaUttar Pradesh
Division in India (en) FassaraMeerut division (en) Fassara
District of India (en) FassaraGhaziabad district (en) Fassara
Babban birnin
Yawan mutane
Faɗi 2,375,820 (2011)
• Yawan mutane 10,799.18 mazaunan/km²
Harshen gwamnati Harshen Hindu
Labarin ƙasa
Yawan fili 220 km²
Altitude (en) Fassara 214 m
Bayanan tarihi
Ƙirƙira 1740
Bayanan Tuntuɓa
Lambar aika saƙo 201001
Kasancewa a yanki na lokaci
UTC+05:30 (en) Fassara
Tsarin lamba ta kiran tarho 120
Wasu abun

Yanar gizo ghaziabad.nic.in
Ghaziabad.

Hotuna gyara sashe

Manazarta gyara sashe