Fatou Ndiaye Sow (shekaran 1937 –zuwa shekaran ashirin da hudu zuwa ashirin da biyar ga watan 24/25 Oktoba shekara 2004) [1] mawaƙin Senegal ce, malama kuma marubuciyar yara. Yawancin littattafanta sun shafi yancin yara kuma an buga su tare da tallafin UNICEF da gwamnatin Senegal. A 1989, ta shiga cikin PEN International Congress na 5th.

Fatou Ndiaye Sow
Rayuwa
Haihuwa THIES (en) Fassara, 1937
ƙasa Senegal
Mutuwa Saint-Louis (en) Fassara, Oktoba 2004
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a marubuci, Marubiyar yara da maiwaƙe

Littattafanta sun hada da:

Manazarta gyara sashe

  1. University of Western Australia/French