Emil Sambou (an haife shi a ranar 11 ga watan Mayun, 1994) ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne ɗan ƙasar Gambia wanda ke buga wasan gaba a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Afirka ta Kudu Engen Santos FC da kuma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Gambia.

Emil Sambou
Rayuwa
Haihuwa 11 Mayu 1994 (30 shekaru)
ƙasa Gambiya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Santos F.C. (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Sambou ya koma Santos bayan nasarar jarrabawar gwaji da ƙwarewar fasaha a lokacin rani na shekarar 2016.[1] Bayan ya shiga kungiyar, dan wasan ya yi hasashen cewa zai zura kwallaye 15 a kakar wasa ta farko a kungiyar. [2]

Ya zura kwallaye biyu a ragar Cape Town All Stars a wasan da suka tashi 3-3. [3]

Ayyukan kasa da kasa

gyara sashe

An kira Sambou zuwa tawagar kwallon kafar Gambia domin buga wasan zagaye da Senegal.[4]

Ya zura kwallaye biyu a wasan sada zumunci da Gambia a wasan da suka doke Gambiya Ports Authority FC 3-2.[5]

Manazarta

gyara sashe
  1. "Emil Sambou joins Santos FC of South Africa - The Standard Newspaper" . Standard.gm . 2017-02-27. Retrieved 2017-05-28.
  2. "Gambia's Emil Sambou wants 15 season goal tally for his new club" . Ducorsports.com . Retrieved 2017-05-28.
  3. "NFD wrap: Cosmos register first win" . The Citizen. Retrieved 2017-05-28.
  4. "Thevoicegambia.com" . Thevoicegambia.com . Retrieved 2017-05-28.
  5. "Gambia whip GPA in friendly - The Point Newspaper, Banjul, The Gambia" . Thepoint.gm . Retrieved 2017-05-28.

Hanyoyin haɗi na waje

gyara sashe
  • Emil Sambou at National-Football-Teams.com
  • Emil Sambou at Soccerway