Dozie Nwankwo
Dozie Ferdinand Nwankwo an haife shi 8 ga Mayu 1975 ɗan siyasan Najeriya ne wanda ya wakilci Njikoka/ Anaocha da Dunukofia Federal Constituency a Majalisar Wakilai. Shi mamba ne a jam’iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA). Ya ci zaben fidda gwani a karkashin jam’iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA) na gundumar Anambra ta tsakiya don zaben Sanata na 2023.[3][4] Sai dai kuma ya sha kaye a hannun dan takarar jam’iyyar Labour Party (LP).
Tarihi
gyara sasheDozie Ferdinand Nwankwo (an haife shi 8 ga Mayu 1975) ɗan siyasan Najeriya ne wanda ya wakilci Njikoka/ Anaocha da Dunukofia Federal Constituency a Majalisar Wakilai. Shi mamba ne a jam’iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA). Ya ci zaben fidda gwani a karkashin jam’iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA) na gundumar Anambra ta tsakiya don zaben Sanata na 2023. Sai dai kuma ya sha kaye a hannun dan takarar jam’iyyar Labour Party (LP).