Debbie Ugochukwu Collins listeni (an haife ta a ranar 15 ga Afrilu 1992)'yar Najeriya ce kuma mai rike da lambar yabo ta kyau wacce ta wakilci Najeriya a gasar Miss World 2016. Ta kuma fito a matsayi na biyu a shekarar 2015 na Yarinya mafi kyau a Najeriya don haka ta sami damar wakiltar Najeriya a Miss Universe 2015.Ita 'yar Ibo ce,daga Jihar Ebonyi,da ke yankin kudu maso gabashin Najeriya.