Banjarmasin, a tsibirin Borneo, babban birnin yankin Kudancin Kalimantan ce, a kasar Indonesiya. Bisa ga ƙidayar jama'a a shekarar 2010, jimilar mutane 625,395. An gina birnin Medan a karni na sha shida bayan haifuwan annabi Issa.

Banjarmasin


Wuri
Map
 3°18′52″S 114°35′32″E / 3.31442947°S 114.59225374°E / -3.31442947; 114.59225374
Ƴantacciyar ƙasaIndonesiya
Province of Indonesia (en) FassaraSouth Kalimantan (en) Fassara
Yawan mutane
Faɗi 662,230 (2022)
• Yawan mutane 9,197.64 mazaunan/km²
Harshen gwamnati Banjar (en) Fassara
Labarin ƙasa
Yawan fili 72 km²
Wuri a ina ko kusa da wace teku Barito River (en) Fassara
Altitude (en) Fassara 1 m
Sun raba iyaka da
Banjar (en) Fassara
Barito Kuala (en) Fassara
Bayanan tarihi
Ƙirƙira 24 Satumba 1526
Tsarin Siyasa
• Gwamna Ibnu Sina (en) Fassara
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
Tsarin lamba ta kiran tarho 0511
Wasu abun

Yanar gizo banjarmasinkota.go.id
Banjarmasin.

Hotuna gyara sashe

Manazarta gyara sashe