Ange Flore Atsé Chiépo tsohuwar ƴar wasan kwallon kafa ce ƴar ƙasar Ivory Coast wanda ya taka leda a matsayin ƴar wasan gaba . Ta kasance memba a tawagar ƴan wasan kasar Ivory Coast.[1]

Ange Atsé
Rayuwa
Haihuwa Adjamé (en) Fassara, 25 ga Augusta, 1988 (35 shekaru)
ƙasa Ivory Coast
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Juventus de Yopougon (en) Fassara2003-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya
Tsayi 1.84 m

Ayyukan kasa da kasa gyara sashe

Atsé ta buga wa Ivory Coast wasa a babban mataki a lokacin neman cancantar shiga gasar cin kofin mata ta Afirka ta 2008 (zagaye na farko).[2]

Nassoshi gyara sashe

  1. "Ivorian coach names players for match with Benin". ANGOP. 11 March 2006. Retrieved 18 August 2020.
  2. Dje Bi, Louis (14 December 2007). "Football féminin : Eliminatoire CAN 2008 - Cote d'Ivoire ? Sénégal (Ce dimanche) -Les Eléphantes face à leur destin". Koffi.net (in Faransanci). Retrieved 18 August 2020.