Usman Ododo (An haife shi a ranar 7 ga watan Fabrairun shekarar 1982) ɗan siyasan Najeriya ne kuma zaɓaɓɓen gwamnan jihar Kogi a ƙarƙashin jam'iyyar APC.[1][2][3][4]

Ahmed Usman Ododo
Rayuwa
Haihuwa 1965 (58/59 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Sana'a da Ilimi gyara sashe

Ododo ya karanci Ilmin harkokin banki a Jami'ar Ahmadu Bello, Zaria da PHD a Jami'ar Legas . Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ne ya naɗa shi sakataren kuɗi na ƙananan hukumomi.[5]

Manazarta gyara sashe

  1. Josiah, Oluwole (2023-11-12). "UPDATED: #KogiDecides2023: INEC declares APC's Ododo winner, governor-elect". Premium Times Nigeria (in Turanci). Retrieved 2023-11-13.
  2. Odogun, Gbenga (2023-11-12). "#KogiDecides2023: Ododo leads as APC clears 11 LGAs". Punch Newspapers (in Turanci). Retrieved 2023-11-13.
  3. "Ahmed Usman Ododo (Politician) Biography, Age, Net Worth, Wiki, Family, Career". latestinbollywood.com. Retrieved 2023-11-13.
  4. Abdallah, Nuruddeen M. (2023-11-13). "APC's Usman Ododo wins Kogi governorship election in Nigeria". 21st CENTURY CHRONICLE (in Turanci). Retrieved 2023-11-13.
  5. "Wane ne zaɓaɓɓen gwamnan Kogi Usman-Ododo?". BBC Hausa. 12 November 2023. Retrieved 13 November 2023.