Abdoulaye Ousmane (Larabci: عبد الله عثمان; an haife shi a ranar 22 ga watan Fabrairu 2000) ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne wanda ke taka leda a matsayin mai tsaron baya a ƙungiyar Lille Reserve ta Faransa. An haife shi a Faransa, yana wakiltar Mauritania a matakin kasa da kasa.[1]

Abdoulaye Ousmane
Rayuwa
Haihuwa Maubeuge (en) Fassara, 22 ga Faburairu, 2000 (24 shekaru)
ƙasa Muritaniya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Aikin kulob gyara sashe

Ousmane ya fara wasansa na farko na ƙwararru da kungiyar kwallon kafa ta Strasbourg a cikin rashin nasara da ci 2–0 a Coupe de France a hannun Montpellier a ranar 10 ga watan Fabrairu 2021.[2]

A farkon watan Fabrairu 2022, Ousmane ya koma kulob din Girka Apollon Larissa kan kwantiragin har zuwa Yuni 2023. [3] Duk da haka, ya bar kulob din a watan Yuli.

Daga nan Ousmane ya koma kungiyar Lille ta Faransa a ranar 22 ga watan Satumba 2022. [4]

Ayyukan kasa da kasa gyara sashe

An haife shi a Faransa, Ousmane dan asalin Mauritaniya ne. Ya buga wasansa na farko a tawagar kasar Mauritania a ranar 26 ga watan Maris 2021 a wasan neman tikitin shiga gasar AFCON 2021 da Morocco.[5]

Manazarta gyara sashe

  1. Abdoulaye Ousmane at FootballDatabase.eu
  2. "Strasbourg vs. Montpellier - Football Match Line- Ups" . ESPN . Retrieved 10 February 2021.
  3. "Ανακοίνωσε μεταγραφές ο Απόλλων Λάρισας!" [Apollon Larissa announced transfers!]. OnLarissa (in Greek). 2 February 2022. Retrieved 23 February 2022.
  4. Bja, Rayan (2 October 2022). "Un nouveau défenseur central rejoint la réserve du LOSC" . Le Petit Lillois (in French). Retrieved 11 October 2022.
  5. "Mauritania v Morocco game report" . Confederation of African Football . 26 March 2021. Retrieved 23 February 2022.