Abdoulaye Ly Diori Kadidiatou Ita ce shugabar kotun tsarin mulkin Nijar, wadda ta riƙe wannan muƙamin tun a shekarar 2013.[1]

Abdoulaye Diori Kadidiatou Ly
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi mace
Ƙasar asali Nijar
Shekarun haihuwa 1952
Wurin haihuwa Niamey
Lokacin mutuwa 12 Disamba 2020
Wurin mutuwa Niamey
Harsuna Faransanci
Sana'a mai shari'a
Muƙamin da ya riƙe chief judge (en) Fassara
Ilimi a University of Paris-Sud (en) Fassara da Abdou Moumouni University (en) Fassara
Doctoral advisor (en) Fassara Joëlle Le Morzellec (en) Fassara

Ita ce mace ta biyu da ta riƙe muƙamin shugabar kotun tsarin mulkin Nijar (ta farko Salifou Fatimata Bazeye).[2]

Rayuwar farko da ilimi gyara sashe

An haife ta a 1952 a Yamai, Kadidiatou ta fara aiki a matsayin ungozoma. Daga nan ta yanke shawarar yin karatu a Jami'ar Yamai kuma a cikin 2005 ta sami digiri na uku a fannin shari'a daga Jami'ar Paris-Saclay.[2] Ta yi aure da marigayi Abdoulaye Hamani Diori.[2]

Manazarta gyara sashe