Farfesa Yohanna Tella ya kasan ce shugaban Jami'ar Jihar Kaduna mai riƙon ƙwarya daga ranar 22 ga watan Janairun shekarar 2022, ya maye gurbin tsohon shugaban makarantar mai suna Muhammad Tanko, wanda Gwamnan Jihar Kaduna Malan Nasir Ahmed Elrufai ya naɗa.[1][2][3]

Yohanna Tella

Farkon rayuwa gyara sashe

Ilimi gyara sashe

Ya kasan ce farfesa ne a ɓangaren Ilimin lissafi.[1]

Aiki gyara sashe

Ya gaji Muhammad Tanko bayan wa'adin sa na shekaru biyar (5) sun ƙare.[1]

Manazarta gyara sashe