Ousmane Zeidine Ahmeye
Ousmane Zeidine Ahmeye (an haife shi 9 Yunin shekarar alif dubu daya da dari tara da casain da hudu 1994), shi ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Nijar ne da ke taka leda a gaba .
Ousmane Zeidine Ahmeye | |||||||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||||||
Haihuwa | Nijar, 9 ga Yuni, 1994 (29 shekaru) | ||||||||||||||||||||||
ƙasa | Nijar | ||||||||||||||||||||||
Karatu | |||||||||||||||||||||||
Harsuna | Faransanci | ||||||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||
Muƙami ko ƙwarewa | Ataka | ||||||||||||||||||||||
Tsayi | 187 cm |
Ayyuka gyara sashe
Kulab gyara sashe
A watan Yunin shekarata 2013, Ahmeye ya sanya hannu kan ƙungiyar Angers ta Faransa a gasar Lig 2. A ranar 17 ga watan Agustan shekarar 2016, Ahmeye ya sanya hannu kan ƙungiyar Dordoi Bishkek ta Kyrgyzstan.
Na duniya gyara sashe
Ahmeye ya fara buga wa kungiyar ƙwallon ƙafa ta Nijer wasa da Burkina Faso a ranar 23 ga Maris 2013. [1]
Ƙididdigar aiki gyara sashe
Na duniya gyara sashe
Kungiyar kwallon kafa ta Niger | ||
---|---|---|
Shekara | Ayyuka | Goals |
2013 | 1 | 0 |
Jimla | 1 | 0 |
Ƙididdigar da ta dace daidai da wasa ta buga 23 Maris 2013 [1]
Daraja gyara sashe
Kulab gyara sashe
- Dordoi Bishkek
- Kofin Kirgizistan (1): 2016
Manazarta gyara sashe
- ↑ 1.0 1.1 "Ousmane Ahmeye Zeidine". National Football Teams. Benjamin Strack-Zimmerman. Retrieved 26 October 2016. Cite error: Invalid
<ref>
tag; name "NFT Stats" defined multiple times with different content