Ousmane Zeidine Ahmeye (an haife shi 9 Yunin shekarar alif dubu daya da dari tara da casain da hudu 1994), shi ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Nijar ne da ke taka leda a gaba .

Ousmane Zeidine Ahmeye
Rayuwa
Haihuwa Nijar, 9 ga Yuni, 1994 (29 shekaru)
ƙasa Nijar
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Niger national football team (en) Fassara2013-201310
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka
Tsayi 187 cm

Ayyuka gyara sashe

Kulab gyara sashe

A watan Yunin shekarata 2013, Ahmeye ya sanya hannu kan ƙungiyar Angers ta Faransa a gasar Lig 2. A ranar 17 ga watan Agustan shekarar 2016, Ahmeye ya sanya hannu kan ƙungiyar Dordoi Bishkek ta Kyrgyzstan.

Na duniya gyara sashe

Ahmeye ya fara buga wa kungiyar ƙwallon ƙafa ta Nijer wasa da Burkina Faso a ranar 23 ga Maris 2013. [1]

Ƙididdigar aiki gyara sashe

Na duniya gyara sashe

Kungiyar kwallon kafa ta Niger
Shekara Ayyuka Goals
2013 1 0
Jimla 1 0

Ƙididdigar da ta dace daidai da wasa ta buga 23 Maris 2013 [1]

Daraja gyara sashe

Kulab gyara sashe

Dordoi Bishkek
  • Kofin Kirgizistan (1): 2016

Manazarta gyara sashe

  1. 1.0 1.1 "Ousmane Ahmeye Zeidine". National Football Teams. Benjamin Strack-Zimmerman. Retrieved 26 October 2016. Cite error: Invalid <ref> tag; name "NFT Stats" defined multiple times with different content