Mounia Meslem
Mounia Meslem (an haife ta a Tébessa a ranar 24 ga watan Yuni 1961), ministar gwamnatin Aljeriya ce. [1] Matsayinta shine ministar haɗin kan ƙasa, harkokin iyali da mata.[2]
Mounia Meslem | |||
---|---|---|---|
| |||
Rayuwa | |||
Haihuwa | Tebessa, 24 ga Yuni, 1961 (62 shekaru) | ||
ƙasa | Aljeriya | ||
Karatu | |||
Harsuna | Larabci | ||
Sana'a | |||
Sana'a | ɗan siyasa |
Manazarta gyara sashe
- ↑ All Africa.com
- ↑ "Algerian embassy". Archived from the original on 2016-08-22. Retrieved 2016-08-05.