Melisa Matheus
Melisa Matheus, (an haife ta a ranar 14 ga watan Yunin shekara ta 1998) 'yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta Namibia wacce ke taka leda a matsayin Mai tsaron gida a kungiyar Super League ta mata ta Namibia da kuma tawagar,mata ta Namibia . [1]
Melisa Matheus | |||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||
Haihuwa | 14 ga Yuni, 1998 (25 shekaru) | ||||||||||||||||||
ƙasa | Namibiya | ||||||||||||||||||
Karatu | |||||||||||||||||||
Harsuna | Harshen Namlish | ||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||
|
Ayyukan kasa da kasa gyara sashe
Matheus ta buga wa Namibia a babban matakin a lokacin gasar cin kofin mata ta Afirka ta 2018.[2]