Melinda Kgadiete (an Haife shi a ranar 21 ga watan Yuli shekarar 1992) ' yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta Afirka ta Kudu wacce ke buga wasan gaba ga Mamelodi Sundowns Ladies FC da kuma ƙungiyar mata ta Afirka ta Kudu .

Melinda Kgadiete
Rayuwa
Haihuwa Mthatha (en) Fassara, 21 ga Yuli, 1992 (31 shekaru)
ƙasa Afirka ta kudu
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Mamelodi Sundowns Ladies FC (en) Fassara-
  South Africa women's national association football team (en) Fassara2018-132
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Aikin kulob gyara sashe

Kgadiete ya buga wa Mamelodi Sundowns ta Afrika ta Kudu wasa.

Ayyukan kasa da kasa gyara sashe

Kgadiete ta fafata ne a kungiyar kwallon kafar mata ta Afirka ta Kudu a gasar cin kofin nahiyar Afirka ta mata ta shekarar 2018, inda ta buga wasa daya.

Manazarta gyara sashe

Template:Navboxes colour