Manfred Höner (1941-ranar 6 ga watan Maris ɗin 2021) tsohon kocin ƙwallon ƙafa ne na Jamus. [1][2]

Manfred Höner
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Ƙasar asali Jamus
Suna Manfred
Sunan dangi Höner (en) Fassara
Wurin haihuwa Jamus
Lokacin mutuwa 6 ga Maris, 2021
Harsuna Jamusanci
Sana'a association football coach (en) Fassara
Wasa ƙwallon ƙafa

Höner ya jagoranci tawagar ƴan wasan Najeriya daga shekarar 1987 zuwa 1988, inda ya jagoranci tawagar zuwa matsayi na biyu a gasar cin kofin Afrika a shekarar 1988, inda Kamaru ta doke ta a wasan ƙarshe. Ya kasance babban koci lokacin da Najeriya ta fito a gasar Olympics ta lokacin zafi a 1988. Höner kuma ya jagoranci kulob ɗin Jamus Eintracht Trier a shekara ta 1991.[3][4]

A cikin shekarar 2004, Höner ya kasance darektan fasaha na Hukumar Ƙwallon Ƙafar Qatar.[5][6]

Girmamawa gyara sashe

Najeriya

  • Gasar cin kofin Afrika ta biyu: 1988

Manazarta gyara sashe

  1. Nok entsendet fussball experten Manfred Hoener nach Costa Rrica (in German) German Olympic Sports Confederation website, accessed: 3 December 2020
  2. Nok entsendet fussball experten Manfred Hoener nach Thailand (in German) German Olympic Sports Confederation website, accessed: 3 December 2020
  3. Template:WorldFootball.net
  4. Nok entsendet fussball experten Manfred Hoener nach Thailand (in German) German Olympic Sports Confederation website, accessed: 3 December 2020
  5. Hughes, Rob; Tribune, International Herald (4 June 2004). "SOCCER : Brazil teaches Argentina the 3 'R's". The New York Times (in Turanci). ISSN 0362-4331. Retrieved 22 March 2021.
  6. Anderson-Ford, Daniel. "Fantasy league football". When Saturday Comes (in Turanci). Retrieved 22 March 2021.

Hanyoyin haɗi na waje gyara sashe