Mame Thiaw
Mame Bassine Thiaw (an haife ta a ranar 11 ga watan Nuwamba shekara ta 1986) 'yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta Senegal wacce ke taka leda a matsayin mai gaba. Ta kasance memba na Kungiyar mata ta kasar Senegal .
Mame Thiaw | |||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||
Haihuwa | 11 Nuwamba, 1986 (37 shekaru) | ||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||
|
Bayani gyara sashe
Thiaw ta buga wa Senegal wasa a babban matakin a lokacin gasar zakarun mata ta Afirka ta 2012.[1]
Bayanan da aka ambata gyara sashe
- ↑ "8th African Women Championship - Match No 2" (PDF). CAF. p. 2. Archived from the original (PDF) on 21 September 2013. Retrieved 9 August 2020.