Ma'aikatar Lafiya ta Jihar Akwa Ibom

Ma’aikatar lafiya ta jihar Akwa Ibom ita ce ma’aikatar gwamnatin Jihar, wacce ke da alhakin tsarawa, da aiwatar da manufofin Jihar a fannin kiwon lafiya.[1]

Ma'aikatar Lafiya ta Jihar Akwa Ibom
Bayanai
Iri government agency (en) Fassara
Tarihi
Ƙirƙira 1987

An kafa ma'aikatar a matsayin MDA (Ma'aikatar Ma'aikatu, da Hukumomi), a cikin 1987, tare da ƙirƙirar jihar Akwa Ibom ta Najeriya. ma'aikatar na da sassa 7, ko Daraktoci, Kowannensu yana da nasa nauyin da ya rataya a wuyansa ga Ma’aikatar da Gwamnati. Su ne Darakta na ayyukan jinya, Darakta na ayyukan Likita, Daraktan ayyukan Magunguna, Daraktan ayyukan Kiwon Lafiyar Jama'a, Daraktan Tsare-tsare, Bincike, da Ƙididdiga, Daraktan Asusun da Kuɗi, da Daraktan Gudanarwa / Kayayyaki.[2]

Manazarta gyara sashe

  1. "Lassa Fever: Akwa Ibom Residents Tasked On Clean Environment • Channels Television". Channels Television. 2016-01-29. Retrieved 2017-02-26.
  2. "Akwa Ibom State Ministry of Health - NGVotes". Archived from the original on 2019-03-06. Retrieved 2019-03-03.