Lebohang Kukame (an haife shi a ranar huɗu 4 ga watan Yuni shekara ta 1978) tsohon ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Afirka ta Kudu wanda ya taka leda a matsayin ɗan wasan gaba . [1] [2] Sau 7 ne ya buga wa Afrika ta Kudu kwallo daya. [1] A baya ya wakilci Afirka ta Kudu a matakin 'yan kasa da shekaru 23 kuma ya kasance ɗan wasa mai jiran gado don tawagarsu ta gasar Olympics ta bazara ta 2000 . [3]

Lebohang Kukame
Rayuwa
Haihuwa Germiston (en) Fassara, 4 ga Yuni, 1978 (45 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Manazarta gyara sashe

  1. 1.0 1.1 "Lebohang Kukame". National Football Teams. Benjamin Strack-Zimmerman. Retrieved 22 December 2021.
  2. "Olympedia – Lebohang Kukame". Olympedia. Sports Reference. Retrieved 22 December 2021.
  3. Mlotha, Sipho (22 July 2021). "Lebohang Kukame doubts South Africa under-23 will compete at Tokyo Olympics". Kick Off. Archived from the original on 23 December 2021. Retrieved 22 December 2021.