Kungiyar Kwallon Kwando ta Maza ta Libya ta Kasa da Shekaru 18

Kungiyar kwallon kwando ta maza ta Libya 'yan kasa da shekaru 18, kungiyar kwallon kwando ce ta kasar Libya, karkashin hukumar kula da wasan kwallon kwando ta Larabawa ta Libya . [1] Tana wakiltar ƙasar a gasar ƙwallon kwando ta ƙasa da ƙasa (ƙasa da shekaru 18).

Kungiyar Kwallon Kwando ta Maza ta Libya ta Kasa da Shekaru 18
Bayanai
Iri national basketball team (en) Fassara
Ƙasa Libya

Fitowarta ta karshe ita ce a matakin cancantar shiga gasar cin kofin Afrika na 'yan kasa da shekara 18 ta FIBA ta 2014 .

Duba kuma gyara sashe

Manazarta gyara sashe

  1. Profile - Libya Archived 2017-07-22 at the Wayback Machine, FIBA.com, Retrieved 22 January 2016.

Hanyoyin haɗi na waje gyara sashe