Ishaya Iko Ibrahim (19 Satumba 1952 - 4 Janairu 2022) ya riƙe shugaban hafsan sojin ruwa na Najeriya na 18. Shi jami'in tuta ne kuma mai ba da umarnin horar da sojojin ruwa da kuma rundunar sojojin ruwa ta yammaci kafin naɗinsa a matsayin babban hafsan sojojin ruwa a watan Agusta shekarar 2008.[1]

Ishaya Ibrahim
Chief of Naval Staff (en) Fassara

20 ga Augusta, 2008 - 8 Satumba 2010
Rayuwa
Haihuwa 19 Satumba 1952
Mutuwa 2022
Sana'a

Tasowarsa da farkon rayuwa

gyara sashe

An haifi Ibrahim a karamar hukumar Jaba dake jihar Kaduna. Yayi wayo a garin Kwoi inda ya yi karatun firamarensa duka a cikin garin. Ya kammala karatunsa na Sakandare a Makarantar Sakandare ta S.I.M dake Kagoro.Ya Shiga aikin Sojojin Ruwa a matsayin memba na kwas na 14 na yaƙi na yau da kullun.

Ishaya Ya yi aiki a matsayin shugaban hukumar gudanarwar hukumar kula da hanyoyin ruwa ta ƙasa (NIWA), Lokoja ya yi aiki a cikin jiragen ruwa da dama, kuma shi ne mataimakin hadimin tsaro a Cotonou, Jamhuriyar Benin.

Rayuwarsa ta cikin gida

gyara sashe

Ibrahim ya auri Mrs Grace Ibrahim kuma suna da ƴaƴa shida.

Rayuwarsa ta cikin gida

gyara sashe

Ibrahim ya auri Mrs Grace Ibrahim sun haifi ƴaƴa shida.

Manazarta

gyara sashe
  1. Omonobi, Kingsley (29 August 2008). "Nigeria: New Service Chiefs Take Over Command of Armed Forces". Vanguard. Retrieved 29 July 2016 – via AllAfrica.com.