Imene Agouar (an haife ta a ranar 22 ga watan Nuwamba 1993)[1] 'yar wasan judoka ne na kasar Aljeriya wacce ke fafatawa a ƙasashen duniya don Algeria.[2] Nasarar da ta samu na karshe shine a gasar cin kofin Afrika na shekarar 2014 a matakin rabin matsakaicin nauyi na mata (half-middleweight) 63 kg.[3]

Imene Agouar
Rayuwa
Haihuwa 22 Nuwamba, 1993 (30 shekaru)
ƙasa Aljeriya
Karatu
Harsuna Larabci
Sana'a
Sana'a judoka (en) Fassara

Nasara gyara sashe

Agouar ta lashe azurfa a gasar wasan cin kofin Afirka a shekarar 2015 bayan ya lashe kambi a shekarar 2014.[4] A shekarar 2013, ta sake lashe azurfa. A Grand Prix na Zagreb a cikin shekarar 2014, ta kusa lashe lambar tagulla.[5] [6] Ta samu lambar zinare daya a gasar wasan cin kofin nahiyar, da lambobin azurfa uku a gasar zakarun nahiyar, biyu a gasar budaddiyar nahiya da kuma lambar tagulla biyu a gasar zakarun nahiyar.[7]

Manazarta gyara sashe

  1. Hilary; Gjerde, Arild; Heijmans, Jeroen; Mallon, Bill ; et al. "Imene Agouar Olympic Results" . Olympics at Sports-Reference.com . Sports Reference LLC. Archived from the original on 18 April 2020. Retrieved 13 August 2017.
  2. ^ "Imene AGOUAR" . Ijf.org . Retrieved 9 July 2022.
  3. "Judo - Imene Agouar (Algeria)" . The-sports.org
  4. "JudoInside - Imene Agouar Judoka" . Judoinside.com .
  5. "AGOUAR Imene" . Africajudo.org . Retrieved 9 July 2022.
  6. Cite error: Invalid <ref> tag; no text was provided for refs named auto
  7. Olympic Results" . Olympics at Sports-Reference.com . Sports Reference LLC. Archived from the original on 18 April 2020. Retrieved 13 August 2017.