IGANDO al'umma ce dake cikin karamar hukumar Alimosho dake jihar Legas, a kudu maso yammacin Najeriya. [1] A ranar 26 ga watan Yulin 2016, wasu da ake zargin tsagerun Neja Delta ne suka mamaye garin, inda suka kashe mutane da dama tare da lalata dukiyoyi. [2][3] Babban asibitin Alimosho yana nan. [4]

Igando
Bayanai
Ƙasa Najeriya
Kasancewa a yanki na lokaci UTC+01:00
Wuri
Map
 6°33′00″N 3°14′48″E / 6.5499°N 3.2466°E / 6.5499; 3.2466
5th Avenue Street

Manazarta gyara sashe

  1. Oladipupo, Stephen (1 March 2001). "Nigeria: The New Look Igando". P.M. News. Lagos: All Africa. Retrieved 3 August 2016.Oladipupo, Stephen (1 March 2001). "Nigeria: The New Look Igando" . P.M. News. Lagos: All Africa. Retrieved 3 August 2016.
  2. Aluko, Olaleye (26 July 2016). "BREAKING: Soldiers, police battle militants in Lagos". The Punch. Retrieved 3 August 2016.
  3. "BREAKING: Pandemonium as militants invade Igando". P.M. News. 26 July 2016. Retrieved 3 August 2016.
  4. Chioma Obinna (13 April 2011). "Nigerians don't pay attention to their health –Dr Adebiyi". Vanguard News. Retrieved 3 August 2016.