Hargeisa (lafazi : /hargeyesa/) birni ne, da ke a jihar Somaliland, a ƙasar Somaliya. Shi ne babban birnin jihar Somaliland. Hargeisa tana da yawan jama'a 1,100,000, bisa ga jimillar 2017. An gina birnin Hargeisa kafin karni na sha takwas.

Hargeisa
Hargeysa (so)


Wuri
Map
 9°33′56″N 44°03′38″E / 9.56556°N 44.06056°E / 9.56556; 44.06056
Region of Somaliland (en) FassaraMaroodi Jeeh (en) Fassara
Babban birnin
Yawan mutane
Faɗi 760,000 (2015)
• Yawan mutane 23,030.3 mazaunan/km²
Labarin ƙasa
Yawan fili 33 km²
Altitude (en) Fassara 1,260 m
Tsarin Siyasa
• Gwamna Abdikarim Ahmed Mooge (en) Fassara
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
UTC+02:00 (en) Fassara
Wasu abun

Yanar gizo hargeisacitygov.org
Birnin Hargeisa
Wani masallaci a Hargeisa
Kotun Koli ta Hargeisa, Somaliland