Hargeisa
Hargeisa (lafazi : /hargeyesa/) birni ne, da ke a jihar Somaliland, a ƙasar Somaliya. Shi ne babban birnin jihar Somaliland. Hargeisa tana da yawan jama'a 1,100,000, bisa ga jimillar 2017. An gina birnin Hargeisa kafin karni na sha takwas.
![]() | |||||
---|---|---|---|---|---|
Hargeysa (so) | |||||
|
|||||
![]() | |||||
| |||||
Wuri | |||||
| |||||
Regions of Somaliland (en) ![]() | Maroodi Jeeh (en) ![]() | ||||
Babban birnin | |||||
Yawan mutane | |||||
Faɗi | 760,000 (2015) | ||||
• Yawan mutane | 23,030.3 mazaunan/km² | ||||
Labarin ƙasa | |||||
Yawan fili | 33 km² | ||||
Altitude (en) ![]() | 1,260 m | ||||
Bayanan Tuntuɓa | |||||
Kasancewa a yanki na lokaci |
UTC+02:00 (en) ![]() | ||||
Wasu abun | |||||
| |||||
Yanar gizo | hargeisacitygov.org |