Hafsat Mohammed Baba
Kwamishiniyar harkokin mata da cigaban al'umma ta Najeriya
Hafsat Mohammed Baba (An haifeta ranar 17 ga watan Mayu, 1957) ta kasance kwamishiniyar mata da cigaban al'umma na gwamnatin Jihar Kaduna daga Watan Aprilu shekara ta dubu biyu da goma sha biyar zuwa shekarata dubu biyu da goma sha tara (2015-2019).[1][2]
Hafsat Mohammed Baba | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Hadejia, 17 ga Yuli, 1957 (66 shekaru) |
ƙasa | Najeriya |
Sana'a | |
Sana'a | official (en) |
Imani | |
Jam'iyar siyasa | All Progressives Congress |