Frederick Willian Koko Wanda aka fi sani da Sarki Koko Dan africa ne kuma Mai shugabantar alummar Nembe. A Niger deltan Nigeria.[1]

Frederick Willian Koko
Rayuwa
Haihuwa 1853
ƙasa Najeriya
Mutuwa 1898
Sana'a

Rayuwa gyara sashe

Koko ya koma addinin ciristanci kafin daga bisani ya koma addinin nashi na gargajiya. Kafin zamansa sarki yayi karantarwa a matsayin kiristan malami. A shekarar 1889 wannan ya taimake shi wajen samun mulki.

Manazarta gyara sashe