Cousso Esperance Agbo (an haife shi 14 ga Mayu 1995), wanda aka fi sani da Espérance Agbo, ƴar wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Ivory Coast wanda ke taka leda a matsayin ƴar wasan gaba ga ƙungiyar mata ta ƙasar Ivory Coast . [1] Ta kuma taka leda a kulob ɗin Gokulam Kerala FC na ƙungiyar Mata ta ƙasar Indiya.

Fata Agbo
Rayuwa
Haihuwa Ivory Coast, 1995 (28/29 shekaru)
ƙasa Ivory Coast
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Girmamawa gyara sashe

Gokulam Kerala

Nassoshi gyara sashe

  1. "Tournoi UFOA-B (CIV-TOG : 5-0) : Les Eléphantes débutent en force | Fédération Ivoirienne de Football". www.fifciv.com. Retrieved 2020-01-26.