Faaji FM Tashar rediyo ce Na Najeriya. Kamfanin Daar Communications ne ke mallakarta, kamfanin sadarwa wanda Raymond Dokpesi ya kafa. Faaji FM a hukumance ta fara cikakken watsawa a ranar 1 ga Disamba, 2012, tare da Manajan Darakta na ayyukan rediyo na Daar Communications, Kenny Ogungbe ya fara watsawa.[1][2] [3]

Faaji FM
Bayanai
Iri Tashar Radio
Ƙasa Najeriya
Mulki
Mamallaki Raymond Dokpesi
Tarihi
Ƙirƙira 1 Disamba 2012

faajiradio.fm…


Bayanan da aka ambata

gyara sashe
  1. "Faaji FM marks 3rd anniversary". TheNetng. Retrieved July 10, 2017.
  2. "Faaji Fm radio presenter attacked Over 'affair' with housewife". KemiFilani.com. 9 September 2015. Retrieved July 10, 2017.
  3. "Faaji 106.5 FM launches new Mobile APP". amm.com.ng. Retrieved July 10, 2017.[dead link]