Esther Lily Nkansah (an haife ta a shekara ta 1948 - ta mutu a ranar 28 ga watan Disamba na shekara ta 2019) [1] lauya ce Dan Ghana kuma tsohuwar Ministan Yankin Yamma daga 1997 zuwa 2001 a karkashin Gwamnatin Rawlings. [2][3][4] A shekara ta 2010, Shugaba Atta Mills ya sanya mata suna a cikin kwamitin Bankin Ghana mai mambobi 10 don taimakawa gwamnati tare da Better Ghana Agenda.[5]

Esther Nkansah
Rayuwa
Haihuwa Ghana
ƙasa Ghana
Sana'a
Sana'a Lauya
Imani
Jam'iyar siyasa National Democratic Congress (en) Fassara

Bayanan da aka ambata gyara sashe

  1. Notice of death of Esther Nkansah, modernghana.com. Accessed 21 February 2024.
  2. "NPP Persecution Won't Halt NDC's Reorganisation - Lily Nkansah". www.ghanaweb.com (in Turanci). Retrieved 2019-04-30.
  3. "Ghana Ministers". guide2womenleaders.com. Retrieved 2019-04-30.
  4. "You are the bae [bane - sic] in Mahama's government, Dr Joyce Bawa Mogtari". www.primenewsghana.com. Retrieved 2019-04-30.
  5. "President Mills inaugurates Board of Bank of Ghana". BusinessGhana. Retrieved 2019-04-30.