Egba Kotan II
Egba Kotan II shi ne Sarkin Dassa na Yarbawa a tsakiyar Benin. Sarkin ya hau karagar mulki a ranar 3 ga Maris,2002.[ana buƙatar hujja]</link>
Egba Kotan II | |||
---|---|---|---|
| |||
Rayuwa | |||
Sana'a |
Duba kuma gyara sashe
- Jerin sunayen sarakunan daular Yarbawa ta Dassa
- Jerin sunayen sarakunan Afirka na yanzu