Bourahim Jaotombo (an haife shi a ranar 19 ga watan Satumba 1992) ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Malagasy wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan gaba ga kungiyar ƙwallon ƙafa ta CNaPS Sport da kuma ƙungiyar ƙasa ta Madagascar. [1] [2]

Bourahim Jaotombo
Rayuwa
Haihuwa Ambilobe (en) Fassara, 19 Satumba 1992 (31 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
AS Adema (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Ya buga gasar COSAFA ta shekarar 2018 inda ya zura kwallaye biyu. [3]K

Kwallayen kasa da kasa gyara sashe

Maki da sakamako ne suka jera kwallayen da Mozambique ta ci a farko. [1]
A'a Kwanan wata Wuri Abokin hamayya Ci Sakamako Gasa
1. 29 ga Mayu, 2018 Seshego Stadium, Polokwane, Afirka ta Kudu </img> Comoros 1-0 3–0 2018 COSAFA Cup
2. 31 ga Mayu, 2018 Peter Mokaba Stadium, Polokwane, Afirka ta Kudu </img> Seychelles 2-1 2–1 2018 COSAFA Cup

Manazarta gyara sashe

  1. 1.0 1.1 Bourahim Jaotombo at National-Football-Teams.com
  2. "Bourahim Jaotomb" . footballdatabase.edu. Retrieved 6 August 2018.
  3. Strydom, Marc (2 June 2018). "Bafana coach Stuart Baxter not taking Madagascar lightly in Cosafa quarters" . The Times (South Africa) . Retrieved 6 August 2018.