Benjamin Okezie Kalu[1], ɗan siyasan Nijeriya ne kuma ɗan majalisar wakilai a majalisar dokokin Nijeriya ta tara, Mai wakiltar mazabar tarayya ta Bende, jihar Abia. Yanzu haka kuma shi ne kakakin Majalisar Wakilai kuma Shugaban Kwamitin Majalisar kan Harkokin Yada Labarai da Harkokin Jama'a.[2][3]

Benjamin Kalu
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

11 ga Yuni, 2019 -
Nnenna Ijeome Ukeje (en) Fassara
District: Bende
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

ga Yuni, 2019 -
Rayuwa
Haihuwa Bende, 5 Mayu 1971 (52 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Imani
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Tarihin Rayuwa gyara sashe

Rayuwar Iyali gyara sashe

Kalu ya fito ne daga Bende, jihar Abia, Najeriya. Ya yi aure da yara biyar.[4]

Karatu gyara sashe

Manazarta gyara sashe