Andrew Kabila Mbeba (an haife shi a ranar 19 ga watan Fabrairu,na shekara ta 2000A.C) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Zimbabwe wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasa mai tsaron baya ga kungiyar ƙwallon ƙafa ta Highlanders, da kuma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Zimbabwe.

Andrew Mbeba
Rayuwa
Haihuwa 19 ga Faburairu, 2000 (24 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Aikin kulob gyara sashe

Mbeba samfur ne na makarantar Highlanders, kuma ya lashe kyautar Rookie na shekara ta gasar firimiya ta Zimbabwe na kakar 2019.[1]

Ayyukan kasa da kasa gyara sashe

Bayan da ya zama kyaftin din tawagar 'yan kasa da shekaru 20 na Zimbabwe a gasar COSAFA U-20 na shekarar 2018, inda suka kare a matsayi na biyu, [2] ya fara buga wasansa na farko na kasa da kasa a ranar 24 ga watan Janairu 2021 a ci 1-0 a hannun Mali a shekarar 2020. Gasar Cin Kofin Kasashen Afirka. [3]

Girmamawa gyara sashe

Zimbabwe U20
  • COSAFA U-20 Cup: 2018

Manazarta gyara sashe

  1. "Andrew Mbeba" . National Football Teams. Benjamin Strack-Zimmermann. Retrieved 15 February 2021.
  2. Chronicle, The. "Harrison believes in young talent" . The Chronicle .Empty citation (help)
  3. "Zimbabwe lose to South Africa on penalties in COSAFA U20 final" . 13 December 2018.

Hanyoyin haɗi na waje gyara sashe