Uchechukwu N. Maduako
dan siyasar Najeriya
Uchechukwu N. Maduako ɗan siyasar Najeriya ne kuma ɗan majalisar wakilai ta 4 kuma majalissar ƙasa ta 5 mai wakiltar mazaɓar Isuikwuato/Umunneochi ta jihar Abia ƙarƙashin tutar jam'iyyar People's Democratic Party.[1]
Uchechukwu N. Maduako | |
---|---|
Ɗan Adam | |
Bayanai | |
Bangare na | Majalisar Wakilai (Najeriya) |
Jinsi | namiji |
Ƙasar asali | Najeriya |
Sana'a | ɗan siyasa |
Muƙamin da ya riƙe | mamba a majalisar wakilai ta Najeriya da mamba a majalisar wakilai ta Najeriya |
Ɗan bangaren siyasa | Peoples Democratic Party |
Duba kuma gyara sashe
Manazarta gyara sashe
- ↑ "Honourable Uchechukwu Maduako". Archived from the original on 5 July 2015. Retrieved 4 July 2015.