Uchechukwu N. Maduako

dan siyasar Najeriya

Uchechukwu N. Maduako ɗan siyasar Najeriya ne kuma ɗan majalisar wakilai ta 4 kuma majalissar ƙasa ta 5 mai wakiltar mazaɓar Isuikwuato/Umunneochi ta jihar Abia ƙarƙashin tutar jam'iyyar People's Democratic Party.[1]

Uchechukwu N. Maduako
Ɗan Adam
Bayanai
Bangare na Majalisar Wakilai (Najeriya)
Jinsi namiji
Ƙasar asali Najeriya
Sana'a ɗan siyasa
Muƙamin da ya riƙe mamba a majalisar wakilai ta Najeriya da mamba a majalisar wakilai ta Najeriya
Ɗan bangaren siyasa Peoples Democratic Party

Duba kuma gyara sashe

Manazarta gyara sashe

  1. "Honourable Uchechukwu Maduako". Archived from the original on 5 July 2015. Retrieved 4 July 2015.