Sakamako Mai dasa Bishiyoyi Akan Hanya
SAKAMAKON WANDA YAKE DASA ITACEN KAYAN MARMARI KO BISHIYU
![](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/e/e0/Icono_aviso_borrar.png/80px-Icono_aviso_borrar.png)
Daga Anas (Allah Ya ƙara masa yarda) ya ce: Manzon Allah ﷺ ya ce:
"Babu wani musulmi da zai dasa wani abun dashe ko ya shuka wani abun shukawa; sai tsuntsu ko mutum ko wata dabba su ci daga wannan abun da aka shuka ɗin, face ya zame masa ladan sadaƙa."
_Imamul Bukhari da Muslim_