Numan (Nijeriya)

Garine a cikin karamar hukumar najeriya
(an turo daga Numan, Nijeriya)

Numan Karamar Hukuma ce dake a Jihar Adamawa, arewa maso gabashin Nijeriya.

Numan

Wuri
Map
 9°28′01″N 12°01′58″E / 9.46694°N 12.0328°E / 9.46694; 12.0328
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
JihaJihar Adamawa
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.

Kabilar da suka fi yawa a garin su ne ’yan kabilar Bwatiye (Bachama) wadanda suka yi kaurin suna a matsayin mayaka da ba a cin nasara akan su a duk tarihinsu. Mutanen Bwatiye suna karkashin wani Sarki mai daraja da aka fi sani da Hama Bachama, wanda shi ne babban sarki a masarautar Bachama.