Muhammadu Maiturare Dan Ahmad Atiku

Muhammadu Maiturare Ɗan Ahmad Atiku (Haihuwa da Rasuwa:(1851 – 1924) shine Sultan na 14 a Kalifofin Daular Musulunci ta Sokoto.[1]

Muhammadu Maiturare Dan Ahmad Atiku
Rayuwa
Mutuwa Sokoto, 17 ga Yuni, 1924
Sana'a
Sana'a Sultan na Sokoto

Haihuwa gyara sashe

An haife shi a shekarar alib 1854, lokacin Kalifancin Aliyu Babba a Garin Chimmola.

Sarauta gyara sashe

An naɗa Maiturare a matsayin Sultan din Sokoto a lokacin yana da shekara 61 a shekarar alib 1915. Yayi mulki ko kuma Kalifancin tsawon shekara 9 wa innan shekaru su ya dauka wajen Kalifancinsa. Allah yayi mashi rasuwa a watan June, a ranar 17, a shekara alib 1924, a lokacin yana da shekara 70 a rayuwar sa. An kuma binne shi a Hubbare na Shehu Usman Bin Fodio tare da sauran Kalifofi wa indkuma a suka zo kafin shi. Maiturare shine da guda daya wanda mahaifiyarsa ta haifa. Wacce aka fi sani da Hauwa’u wacce aka auro daga Sokoto.Yayi rayuwarsa a Garin Chimmula, shi jika ne ga Khalifa Ahmadu Mai Chimmula da kuma Abubakar Atiku Bn Shehu Dan Fodio.[1].

Bibiliyo gyara sashe

  • Bobboyi, H., Yakubu, Mahmud.(2006). The Sokoto Caliphate: history and legacies, 1804-2004, 1st Ed. Kaduna, Nigeria:Arewa House. ISBN 978-135-166-7
  • Hamman, Mahmoud, 1950- (2007). The Middle Benue region and the Sokoto Jihad, 1812-1869 : the impact of the establishment of the Emirate of Muri. Kaduna: Arewa House, Ahmadu Bello University. ISBN 978-125-085-2. OCLC 238787986.
  • Usman Muhammad Bugaje. The Tradition of Tajdeed in West Africa: An Overview International Seminar on Intellectual Tradition in the Sokoto Caliphate & Borno. Center for Islamic Studies, University of Sokoto (June 1987)
  • Hugh A.S. Johnston . Fulani Empire of Sokoto. Oxford: 1967. ISBN 0-19-215428-1.
  • S. J. Hogben and A. H. M. Kirk-Greene, The Emirates of Northern Nigeria, Oxford: 1966.
  • Kabir, Hajara Muhammad,. Northern women development. [Nigeria]. ISBN 978-978-906-469-4. OCLC 890820657.

Manazarta gyara sashe

  1. 1.0 1.1 Kabir, Hajara Muhammad,. Northern women development.[Nigeria]. p.p 148-150 ISBN 978-978-906-469-4