Lubumbashi (lafazi : /lubumbashi/) birni ne, da ke a ƙasar Jamhuriyar dimokuradiyya Kwango. Shi ne babban birnin lardin Haut-Katanga. Lubumbashi yana da yawan jama'a 1,794,118, bisa ga jimillar 2015. An gina birnin Lubumbashi a shekara ta 1910.
Lubumbashi |
---|
|
|
|

|
|
Suna saboda |
Patrice Lumumba (en)  |
---|
Wuri |
---|
|
|
|
Ƴantacciyar ƙasa | Jamhuriyar dimokuradiyya Kwango |
Province of the Democratic Republic of the Congo (en)  | Haut-Katanga Province (en)  |
|
|
Babban birnin |
|
---|
Yawan mutane |
---|
Faɗi |
1,786,397 (2012) |
---|
• Yawan mutane |
2,391.43 mazaunan/km² |
---|
Labarin ƙasa |
---|
Yawan fili |
747,000,000 m² |
---|
Altitude (en)  |
1,208 m |
---|
Bayanan tarihi |
---|
Ƙirƙira |
1910 |
---|
Bayanan Tuntuɓa |
---|
Kasancewa a yanki na lokaci |
|
---|