Lépua
Simone Eduardo Assa Miranda (an haife shi a ranar 23 ga watan Disamba 1999), wanda aka fi sani da Lépua, ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Angola wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Sagrada Esperança da kuma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Angola.
Lépua | |||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||
Haihuwa | Angola, 23 Disamba 1999 (24 shekaru) | ||||||||||||||||||
ƙasa | Angola | ||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||
|
Sana'a gyara sashe
Lépua samfurin matasa ne na kungiyar kwallon kafa ta Sagrada Esperança, kuma ya wasan sa na farko tare da babban ƙungiyar a cikin shekarar 2018.[1]
Ayyukan kasa da kasa gyara sashe
Lépua ya fara wasa na farko tare da tawagar ƙasar Angola a rashin nasara da ci 1-0 2022 na cancantar shiga gasar cin kofin duniya ta FIFA a hannun Masar a ranar 1 ga watan Satumba 2021.[2]